Labarai

Labarai

Jami’an tsaro sun ceto mutum 76 a Kaduna 

Jami’an tsaron sun dakile yunkurin sace wasu fasinjoji.

Wike ya gayyaci Kwankwaso bude ayyukan da ya yi a Ribas

Ko a makon da ya gabata Wike ya gayyaci Peter Obi kaddamar da aikinsa

Kaso 60 na ’yan Arewa ba su da asusun ajiya na banki – Uba Sani

Ya ce hatta kananan bankunan da suke Arewa, na ‘yan Kudu ne

Mutum 9 sun rasu bayan motarsu ta fada cikin Dam a Kano

Har yanzu ana neman gawar mutum daya a ciki

Sojoji sun kashe ’yan Boko Haram 16 a Borno

An kuma jikkata matakan su 17 a yayin harin ta sama