Labarai

Labarai

Majalisar Kano ta amince da karin N55bn a kasafin kudin 2022 

Majalisar ta dage zamanta har zuwa ranar 19 ga watan Disamba.

Kurtu ya yi tatul da giya ya kashe Birgediya Janar a bariki

Da farko mun hango wannan Soja cikin motarsa a guje yana ta tangal-tangal ya wuce mu.

’Yan sanda sun kubutar da fasinjoji 8 da aka sace a Kuros Riba 

Kakakin ’yan sandan ta musanta zargin cewar makiyaya ne suka sace fasinjojin.

’Yan bindiga sun kashe mutum 9 ’yan gida daya a Filato

Maharan sun kai harin cikin dare inda suka kashe mutum tara ‘yan gida daya.

Dan China: Mahaifiyar Ummita ta bayyana a matsayin shaida ta farko kan kisan ’yarta

Kotun ta zauna ne a ranar Laraba