Labarai

Labarai

2023: Akan da Akpabio za su daukaka kara kan hana su takara

’Yan takarar na Jam’iyyar APC sun kudiri niyyar daukaka kara kan hukuncin kotun da ta soke takararsu

A binciko wadanda suka kashe basarake a Imo —Buhari

Buhari ya yi Allah wadai da kisan da aka yi wa basaraken na Imo.

Ambaliyar ruwa ta yi wa sansanin soji barna a Borno

’Yan gudun hijirar dai a halin yanzu na neman mazaunin da za su tsuguna karkashin yanayin tsaro.

Tankar mai ta yi bindiga a Anambra  

Ba a samu asarar rai ba a hatsarin.

’Yan bindiga sun kashe mutum 4 a Kaduna 

’Yan bindigar sun kashe shugaban matasan kauyen da wasu mutum biyu.