Labarai

Labarai

Mai Kwashewa ya samu digirin girmamawa a Togo

Wata jami’a a kasar Togo ta karrama fitaccen mai shirya fina-finai na masana’antar Kannywood, Abdulrahman Muhammad wanda aka fi sani da Abdul Amat Mai

Ba mu sanar da ranar da jirgin kasan Abuja-Kaduna zai dawo aiki ba – NRC

Hukumar ta ce labarin ba daga wajenta ya fito ba

An sace Mataimakin Daraktan IAR da ke Zariya

An sace shi ne a wani katafaren shago lokacin da ya je sayen burodi a Zariya

’Yan ta’addan ISWAP sun kona motoci 22 na masu bayar da agaji a Borno

Sun yi kone-konen ne bayan sojoji sun fatattake su daga Monguno

’Yan canjin Adamawa sun fara gudun Dalar Amurka saboda tsoron faduwarta

“Ko a ranar Lahadi ma da na sami mai saye, sai aka yi mun mugun tayin da na gwammace na mayar da ita gida.”