Labarai

Labarai

Wanda ya kashe ’yar shekara 10 ya shiga hannu bayan shekara 56

Dama an taba tuhumar mutumin da laifin lalata da yara

Gobara ta halaka mutum 3, ta kone shaguna 100 a kasuwar Badume da ke Kano

Daga cikin mutanen da suka rasu, biyu maza ne, daya kuma mace ce

‘Sojoji’ sun yi awon gaba da shugaban hukumar gyaran hanyoyi ta jihar Katsina

Babu wanda ya san dalilin kamu ko kuma inda aka kai shi

2023: Za mu yi maganin fitinannu —Hukumomin tsaro

Babban Sufetan ’Yan Sanda da Mai ba Shugaban Kasa Shawara kan Harkokin Tsaro sun ja kunnen masu shirin ta da zaune tsaye a babban zabe mai zuwa. Shuga

A hukunta da wadanda su kona ofisoshinmu kafin zabe —Shugaban INEC

Taron gaggawan na zuwa ne bayan da aka kone ofishin hukumar da ke jihohin Ogun da Osun a ranar Alhamis, a inda aka kone sama da katunan zabe 65,000 da