Labarai

Labarai

Maganin matsalolin Najeriya na hannun ‘yan kasar —Uhomoibhi

Allah da kuma ’yan kasar ne za su taka rawar warware matsalolin, in ji Dokta Martin Uhomoibhi

2023: Lalong ya gabatar da kasafin N139bn

Lalong ya ce yana da yakinin kasafin zai biya bukatun al’ummar jihar a badi.

Sojoji sun kashe gomman ’yan ta’adda a Zamfara

Sojoji sun shafe yini biyu suna artabu da ’yan bindigar a yankin.

Taliban ta haramta wa mata zuwa wuraren shakatawa

Gwamnatin Taliban ta haramta wa mata zuwa wuraren shakatawa da sauran wuraren nishadi a fadin kasar Afghanistan. Kakakin hukumar Hisbah, Muhammad Akif

An kai hari 47 kan ofisoshin INEC a shekara 3

INEC ta kira taron gaggawa kan yawaita rhare-hare kan ofisoshinta