Labarai

Labarai

NAJERIYA A YAU: Yadda Magidanci Ya Babbaka Agololinsa 5

Shin me ya yi zafi da mai shekara 64 zai yi wa irin wannan danyen aiki? 

Mahaifiyar Farfesa Ibrahim Malumfashi ta rasu

Za a yi jana’izarta bayan sallar Juma’a a Unguwar Dosa da ke Kaduna.

An gurfanar da wani mutum a kotu kan satar tayar babur

Jami’in ya kuma shaida wa kotun cewa tayar da aka sace darajarta ta kai N12,000.

2023: Gwamna Buni ya gabatar da kasafin N163.2bn

Buni ya ce kasafin na 2023 ya dara na 2022 da kashi 0.49 cikin 100.

Na sanar da Sarki Charles III ba ni da gidan kaina a Birtaniya —Buhari

Makusudin ziyarar ita ce tattaunawa kan alaka tsakanin kasashen biyu ta fuskar kasuwanci da diflomasiyya.