Ya nemi rabuwa da matarsa kan almubazzaranci
Ya kuma shaida wa kotun cewa matar na yawon gantali, ga rashin kula da yara, don haka, ya gaji da zama da ita.
Labarai
Ya kuma shaida wa kotun cewa matar na yawon gantali, ga rashin kula da yara, don haka, ya gaji da zama da ita.
Sayar da litar man fetur a N170 ba zai yiwu ba, saboda ainihin farashinsa ya kai ninki uku na wannan kudin, in ji shugaban NNPC
Mutanen sun tsere zuwa garin Wushishi don gujewa ’yan bindigar musamman a harin a ranakun Litinin da Laraba.
Al’ummar unguwar Mista Ali da ke Karamar Hukumar Bassa ta Jihar Filato sun koka kan yawaitar ayyukan ’yan fashi da masu garkuwa da mutane a yankin.
An cafke mutum biyar kan satar injinan ban-ruwa da kayan noma na N11m, mallakin Kungiyar Manoman Shinkafa ta Najeriya (RIFAN) a Jihar Kebbi