Labarai

Labarai

Zagin Ganduje a ‘comedy’ ya jawo musu hukuncin bulala 20 da share kotu na wata daya

Za kuma su share kotun na tsawon kwana 30

Mata ’yan majalisa na so a nada mace Ministar Tsaron Najeriya

Sun ce matukar aka nada mace a natsayin, za a ga aiki da cikawa

An kai wa magoya bayan Atiku hari lokacin da suke lika fastarsa a Ribas

Uku daga cikin mutum biyar din da aka kai wa harin yanzu suna asibiti

ASUU na taron gaggawa kan rikicin albashi

Shugabna ASUU na Kasa, Farfesa Emmanuel Osodeke, ne ke jagorantar zaman, kuma ana sa ran zai yi wa manema labarai bayani daga baya.

Sojoji sun harbe ’yan ta’adda suna tsaka da girbi a gonar manoma a Zamfara

Sun gamu da ajalin nasu ne lokacin da suke tsaka da girbin amfanin gona