Labarai

Labarai

Harin Sakkwato: Amurka na kokarin mayar da Najeriya filin daga – Sheikh Gumi

Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Gumi, ya yi kira ga gwamnatin tarayya da ta dakatar da shigar sojojin Amurka cikin yaƙi da ta’addanci

Majalisar Wakilai ta umurci a sake wallafa sabbin dokokin haraji

Majalisar Wakilai ta bayar da umarnin sake fitar da manyan dokokin sauye-sauyen haraji guda huɗu, bayan cece-kuce a bainar jama’a kan zargin sauya was

Najeriya ce ta bukaci mu kai hari kan ’yan ta’adda a Sakkwato – Amurka

Sojojin Amurka sun tabbatar da cewa sun kai hare-hare kan mayakan kungiyar ISIS a jihar Sakkwato a daren Alhamis, bayan gwamnatin Najeriya ta nemi tai

’Yan bindiga sun sace matafiya 20 a Zamfara

‘Yan bindigar sun far wa ‘yan kasuwar ne a hanyar su ta zuwa Gurusu yayin da wasu ke kan hanyarsu ta zuwa Gusau babban birnin jihar.

Yadda aka gudanar da bikin Kirsimeti a Katsina

“Muna gudanar da bikinmu cikin kwanciyar hankali babu wata damuwa. Nan cikin garin Katsina aka haife ni har na girma na kuma je garin mu na yo a