Labarai

Labarai

NAJERIYA A YAU: Anya APC ta Shirya Cin Kano A Zaben 2023?

Tasirin rikice-rikicen cikin gidan Jam’iyyar APC a Kano ga makomarta a zaben 2023

Mutum 2 sun gurfana a gaban kotu kan zargin bata sunan Ganduje a wasan barkwanci

A bidiyon barkwancin, sun nuna Ganduje ba ya ganin fili ya kyale bai sayar ba

Ambaliyar ruwa ta mayar da ilahirin ’yan Bayelsa ’yan gudun hijira – Jonathan

Tsohon Shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan, ya ce yawan ambaliyar ruwan da jiharsa ta Bayelsa ta fuskanta a bana ta mayar da kusan ilahirin mutanen c

An haramta wa manoman Gombe kona daji bayan kwashe amfanin gona

Gwamnatin ta ce dole a bar wa makiyaya karmami su kalata

Kotu ta sa ranar yanke hukunci kan karar da aka shigar da Hadiza Gabon

An dai shigar da karar a kan jarumar kan yin alkawarin auren wani mutum