Labarai

Labarai

Masarauta ta hana cin kasuwa saboda hare-haren ‘yan bindiga a Neja

Matakin na zuwa ne bayan hari da aka kai barikin sojoji da ke Wawa kusa da Madatsar Ruwa ta Kainji.

Ambaliya: Kungiyar Likitoci na fargabar barkewar annoba a Najeriya

An bukaci gwamnati ta yi kokarin samar da tsaftataccen ruwan sha a kauyukan da ambaliyar ta shafa.

Sauya fasalin Kudi: Yadda darajar Naira ke ci gaba da faduwa warwas

A yanzu dala daya ta haura Naira 800 a kasuwar bayan fage.

Ilimin yara mata: Kaduna ta tura malamai 2,000 zuwa makarantu 155

Shirin ya mayar da hankali ne wajen samar wa yara mata kara dama don cimma burinsu a rayuwa.

An fara yi wa baki binciken kwakwaf kafin shiga harabar Majalisa

An kebe wa sanatoci da ’yan Majalisar Wakilai kofar alfarma domin shiga harabar