Labarai

Labarai

Matsalar Tsaro: Buhari ya kira taron gaggawa

Amurka ta kwashe wasu daga cikin jami’an diflomasiyyarta da iyalansu da ke Abuja.

Jirgin Birtaniya ya dawo da tashi a Abuja

Daga yanzu jirgin zai rika tashi daga Abuja ne da karfe 8:00.

’Yan daba sun kai wa masu zagayen Mauludi hari a Neja

Lamarin ya faru ne a Chanchaga ta garin Minna, babban birnin jihar a ranar Asabar.

Bankin CBN da NIRSAL sun soma kwato bashin da suka bayar

Babban Bankin Najeriya CBN da bankin masu karamin karfi na NIRSAL sun soma kwato bashin da suka bayar ta hanyar dibar kudin kai tsaye a asusun ajiyar

Mahara sun kone gidaje 10, sun kwashi abinci a kauyen Kano

Maharan sun kai farmaki a Dan Jamfari ta kauyen Barbaji da ke Karamar Hukumar Rogo a Jihar Kano.