Labarai

Labarai

Kotu ta yanke wa wanda ya kashe abokinsa hukuncin rataya

Ya buge abokinsa Adamu Ibrahim da sanda a kai ne kafin ya yanke kan.

Dan sanda ya kashe abokin aikinsa a Kebbi

Wani dan sanda mai mukamin ASP ya yi ajalin abokin aikinsa ta hanyar daba masa almakashi a Jihar Kebbi.

An sace tsohon Sakataren Gwamnati a Inugu

Maharan sun tazama mutane da harbi kafin sace tsohon sakataren gwamnatin

An cafke wani mutum da katunan zaben jama’a a Sakkwato

’Yan sanda na zargin mutumin ya tattaro katunan zaben ne daga jihohi daban-daban

An rufe wani katafaren shago a Abuja saboda fargabar tsaro

Muna bai wa abokan huldarmu hakuri.