Labarai

Labarai

Za a kafa hukumar kula da magunguna a Filato

Dokar ba karamin alfanu za ta kawo ga rayuwar al’ummar jihar ba.

EFCC ta sake gurfanar da dakataccen Akanta Janar

Ahmed Idris da sauran mutanen 3 sun ki amincewa da tuhume tuhume 13 da ke kansu.

Atiku Ya Tafi Amurka Yakin Neman Zabe

Makonni uku da suka gabata ne dai Atiku ya fara yakin neman zabensa a Akwa Ibom

Mutum 14 sun rasu, gidaje 50 sun salwanta a ambaliyar Gombe

Duk da karamar hukumar Funakaye ba ta cikin kananan hukumomin da ake da rahoton samun ambaliyar, sai gashi a ranar 29 ga watan Yuli an samu ambaliya d

’Yan kasuwar da za a cefanar wa filayen jiragen saman Najeriya

Gwamnatin Tarayya ta sanar da ’yan kasuwar da ta zaba don cefanar musu da filayen jiragen saman kasar nan. Ministan Sufurin Jiragen Sama, Sanata Hadi