Labarai

Labarai

Sojoji sun dakile yunƙurin garkuwa da matafiya a Binuwai, sun ceto fasinjoji 18

Sojojin rundunar tsaro na Operation Whirl Stroke sun dakile wani yunƙurin garkuwa da mutane a kan hanyar Otukpo–Enugu da ke Jihar Binuwai, inda suka c

Babban Hafsan sojojin Libya da wasu mutum 7 sun rasu a hatsarin jirgin sama a Turkiyya

Babban Hafsan sojojin kasar Libya da wasu manyan hafsoshi hudu sun rasu a daren Talata lokacin da jirgin da suke ciki ya yi hatsari jim kaɗan bayan ta

’Yan Najeriya sun biya ’yan bindiga N2.57bn a matsayin kudin fansa a shekara ɗaya – Rahoto

Wani rahoto da cibiyar SBM Intelligence ta fitar ya nuna cewa ’yan bindiga sun karɓi aƙalla Naira biliyan 2.57 a matsayin kudin fansa daga wurin waɗan

’Yan arewa mazauna Legas na neman taimako kan rusau ɗin Mile 12

Shugaban Kungiyar Al’ummar Arewacin Najeriya mazauna jihar Legas, Alhaji Abdullahi A.A Fulani ya yi kira ga gwamnati da manyan Arewa da su tallafa mus

Gwamnan Gombe ya kori hadimansa 4 kan cin zarafin Kansila

Gwamnan Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya amince da korar wasu hadimansa hudu nan take, bayan samun su da hannu a cin zarafin wani a jihar.