Labarai

Labarai

An kwaso ’yan Najeriya 542 da suka makale a Dubai

An haramta bai wa ’yan Najerya bizar zuwa har sai an samu daidaito a tsakanin gwamnatocin kasashen biyu.

’Yan bindiga sun kashe direba, sun sace fasinjoji a Katsina

’Yan bindigar sun tare motoci guda biyu, inda suka kashe direba sannan suka yi awon gaba da fasinjoji.

Yadda ISWAP ta yi wa ’yan Boko Haram yankan rago

ISWAP ta yi wa mayakan Boko Haram shida yankan rago bisa zargin su da zama ‘Mushirikai’

HOTUNA: Bikin bude ayyukan Kwankwaso a Nasarawa

Kwankwaso ya kaddamar da ayyukan ci gaba a kauyen da ya shafe shekaru 30 babu makaranta.

Ambaliyar Ruwa: Peter Obi ya raba burodi 24 a matsayin tallafi

Bashir Ahmad ya yi martani kan sakon da Peter Obi ya wallafa.