Labarai

Labarai

Mazauna Abuja sun koka kan karin kudin wutar Lantarki

Kamfanin Rarraba Wutar Lantarki na AEDC ya ce shi ma da tsada yake samun wutar.

Gwamnati ta kwaso ’yan Najeriya 542 da suka makale a Dubai

Daga cikin wadanda aka kwaso akwai mata 460, maza 79 da kuma kananan yara uku.

HOTUNA: Bikin kaddamar da yakin neman zaben Tinubu a Kano

Dan Tinubu, Seyi ya jagoranci wani gangamin matasa a Jihar Legas.

Ambaliyar Ruwa: Tinubu ya ba Kanawa tallafin N100m

Tinubu ya yaba wa Ganduje bisa kokarinsa na samar da ababen more rayuwa a Jihar Kano.

PDP ta yi wa Jonathan komai, amma ya yi watsi da ita —Sule Lamido

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Sule Lamido ya ce, yana tausaya wa tsohon Shugaban Kasa Goodluck Jonathnan dangane da yadda ya yi watsi da Jam’iyyar PDP.