Labarai

Labarai

Babban Dan tsohon Shugaban Majalisar Dattawa ya rasu

Tuni dai masu fada a ji a Najeriya suka fara mika ta’aziyarsu ga Sanata David Mark.

Gwamnati ta daukaka kara kan sallamar Kanu da kotu ta yi

Gwamnati ta daukaka karar ne tana zargin Kanu da ta’addanci da cin amanar kasa.

Magidanci ya birkice wa banki kan bacewar N1.5m daga asusunsa

Mutumin ya dare kan dakalin cikin bankin sannan ya kwabe rigarsa ya yi zaman ’yan bori ya ci gaba da tada hankalin ma’aikatan bankin.

Izala za ta hada kai da gidauniyar Zakka a Gombe

Lamido, ya yi alkawarin bai wa kungiyar gurbin samun horo a gidauniyar ta zaka da wakafi da take gudanarwa.

Kotu ta daure matashi a kurkuku kan satar kula

Kotun Majestare a Ota, Jihar Ogun, ta yanke wa wani matashi  hukuncin zaman kurkuku na wata hudu kan laifin sata.