Labarai

Labarai

An yi wa gwamnan Taraba ihun ‘ba mu so’ a wurin taro

Matasa da mata da kananan yara sun yi wa gwamnan Taraba ihun ‘ba ma so’ a gaban uban gidansa.

Jihar Kogi ta samu kason farko daga arzikin mai

Jihar Kogi ta shiga jerin jihohin da ke samar da mai a Najeriya inda tuni ta samu kasonta na rarar mai na farko daga Asusun Gwamnatin Tarayya. Kwamish

Ambaliya Ta Mamaye Ilahirin  Mazabata A Yobe —Galadima

Dan Majalisar Tarayya na Bade/Jakusko a Jihar Yobe, Zakari Ya’u Galadima, ya ce ambaliyar ruwa ta mamaye kusan illahirin mazabar.

’Yan bindiga sun sace dan kasuwa da dansa a Jalingo

’Yan bindigar kimanin mutum 10 sun kai hari masallacin Jalo da ke unguwar Saminaka,

Mata 800,000 na fama da Yoyon Fitsari a Najeriya —UNFPA

Ta zama ruwan dare a Arewacin Najeriya saboda aurar da mata da suke yi tun suna yara kanana.