Labarai

Labarai

Mun kashe ’yan Boko Haram da ISWAP 31, mun kama 70 —DHQ

Dakarun kasar sun samu nasarar ceto mutum biyu da aka tsare.

Buhari ya sallami Shugaban Hukumar Raya Yankin Neja Delta

Sallamar Mista Akwa na zuwa ne bayan ya shafe kusan shekaru biyu yana rike da wannan mukamin.

Buhari ya nada sabon Shugaban Asibitin Jami’ar Jos

Dokta Pokop Bupwatda ya sha alwashin daga martabar asibitin.

ICPC ta rufe haramtattun makarantu 62 masu bayar da shaidar digiri

Hukumar ta ce ta rufe wani sansanin masu yi wa kasa hidima (NYSC) na bogi da ta bankado

Birtaniya ta horar da matan Najeriya 16,000 kan fasahar zamani

Akalla mata da ’yan mata 16,000 ne suka samu tallafin kasar Birtaniya a Najeriya albarkacin shirin hadin gwiwar Birtaniya da Najeriya a fannin fasahar