Labarai

Labarai

Cin zarafin Kansila ya jefa hadiman gwamna a matsala a Gombe

An ga direban Shugaban Ma’aikatan Gidan Gwamnati, a cikin bidiyo yana cin zarafi tare da dukan kansilan

NDLEA ta kama mutum 143 da miyagun kwayoyi kilo 982.8 a Sakkwato 

Mai shekara 72 ɗin yana cikin mutane 146 da hukumar NDLEA ta kama tare da kwace miyagun ƙwayoyi da nauyinsu ya kai kilo 982.8 a jihar Sakkwato

Trump ya shawarci Maduro ya miƙa mulki cikin ruwan sanyi

Shugaban Amurka Donald Trump ya sake jaddada barazana kan taƙwaransa na Venezuela Nicolas Maduro tare da yi wa shugaban Colombia, Gustavo Petro ,hanun

’Yan Majalisar Tarayya 6 daga Jihar Ribas sun koma APC

’Yan Majalisar Jihar Ribas 3 ne kawo yanzu zuka rage ba su sauya sheka zuwa APC ba

Mangal ya dauki nauyin tiyatar masu cutar yoyon fitsari 100

Marasa lafiya masu ƙaramin ƙarfi sama da 100 ne suka amfana da  tiyata kyauta daga tallafin tiyatar cutar yoyon fitsari kyauta daga shahararren ɗan ka