Labarai

Labarai

Ayu bai isa ya musanta karbar cin hancin N1bn ba —Wike

Wike yi yi tir da ikirarin cewa dan takarar Shugaban Kasa na PDP, Atiku Abubakar, cewa dan takarar ya gina gadoji a sassan Najeriya.

’Yar shekara 10 mai rubutu da kafa na son zama likita

Mahaifinta ya saki uwar, ya tafi ya bar su saboda ta haifi ‘ya mai lalura

Sojoji Sun Dakile Harin ISWAP A Mafa

Mayakan ISWAP sun mamaye garin a cikin manyan motoci suka rika kai hari da manyan bindigogi kan sojojin

Hukumomin da ake neman rushewa sun samu N226bn a kasafin 2023

Wata biyu bayan Buhari ya nemi a waiwayi rahoton kwamitin Orosanye da ya ba da shawarar rusa hukumomin, ya ware musu biliyoyi a kasafin 2023

An gano bututun satar mai a kusa da sansanin soji

A kwananin bayan an gano bututai 58 na satar mai a jihohin Delta da Bayelsa