Labarai

Labarai

Jami’o’in Najeriya da suka yi zarra a duniya

Wadanda suka ciri tuta su ne Jami’o’in da suka fi yin zarra su ne da Jami’ar Ibadan, Jami’ar Legas, Jami’ar Covenant, Ja

An yi garkurwa da babban dan sanda a Kwara

Hukumar ’Yan Sandna ta ce, “Tabbas gaskiya ne, amma muna kan aiki a kan lamarin.”

Rashawa: Bankin Duniya ya kakaba wa kamfanoni 4 a Najeriya takunkumi

Aikata laifin cin hanci a ayyukanmu ba karamin lalata martabar mu zai yi a idon Duniya ba.

Batar Naira Tiriliyan 5: Majalisa ta soma binciken hukumomin 252

Majalisa za ta aika da sammacin tiso keyar duk wata Hukumar da ta ki amsa gayyatar kwamitin.

Ambaliya ta hallaka ’ya’ya 4 da mahaifiyarsu a Anambra

Wani biyo yan nuna yadda ake fito da gawar matar da ’ya’yanta hudu da kuma ’yar uwarta daga gidan bayan iftila’in