Labarai

Labarai

Sarkin Kano ya koka kan dabi’ar rashin karantun littafai a tsakanin matasa

Ya koka da yadda matasan yanzu suke bata lokaci a hira ta wayar salula da kuma intanet.

An soma bincike kan mutuwar mutum 5 ’yan gida daya a Enugu

Sai da aka fasa kofofin dakunan da suka kwana a ciki.

Hadarin mota ya yi ajalin mutum 3 a Neja

Akwai rashin kula daga bangaren daya daga cikin direbobin.

Gwamnati za ta rage kashi 30 na cunkuso a gidajen gyaran hali

Rage cunkoso a gidajen gyaran hali 253 da mu ke da su a fadin kasar nan ya zama dole.

Magidancin da ya kashe Jariri ya shiga hannu a Adamawa

Mahaifiyar jaririn ta samu munanan raunuka.