Labarai

Labarai

Gwamnati na kashe $10m wajen ciyar da dalibai miliyan 10 —Ngige

Wannan wani yunkuri ne na karfafa gwiwar yaran don mayar da hankali a karatu.

Saura kiris a kone wani barawo a Abuja

Da kyar dattawan unguwar suka hana, inda daga karshe suka kai shi ofishin ’yan banga

Maulidi: Koyi da rayuwar Manzo Allah shi ne mafita —Gbajabiamila

Koyi da hakan da kuma aiki da shi zai taimaka wa Najeriya wajen samun matsayi mai girma

An kama wanda ya kashe jariri a Adamawa

An kwace wuka, baka/kibiya, da wasu muggan makamai a hannun wanda ake zargin.

Zulum ya bai wa asibiti tallafin N100m da gidaje 24

Zulum ya bai wa Asibitin Koyarwa na Jami’ar Maiduguri (UMTH) tallafin Naira miliyan 100.