Labarai

Labarai

Shari’ar ASUU da Gwamnati: Kotun Daukaka kara za ta zauna kan hukuncin kotun ma’aikata

Alkali ya shawarci lauyoyin bangarorin biyu da su sasanta a wajen kotun

NABTEB ta saki sakamakon jarrabawar NBC/NTC na 2022

Kashi 69.6% na wadanda suka rubuta jarrabawar sun samu makin ‘Credit’ a darussa akalla biyar, ciki har da Ingilishi da Lissafi.

Kwastam ta kwace bindigogi bayan artabu da ’yan sumoga

Hukumar Kwastam ta Najeriya ta kwace bindigogi da albarusai bayan musayar wua da masu fasakwaurinsu kaya zuwa Najeriya. Kwanturolan Kwastam na Shiyyar

Rashin na’urar kashe gobara ya jawo konewar kamfanin kayan daki a Kano

Gobara ta yi barna a wani kamfanin kera kayan daki da ke titin Murtala Muhamamd a Kano, sakamakon rashin aikin na’urar kashe wuta

Harin bom din Boko Haram ya hallaka matafiya a Borno

Mutane da dama da sun salwana bayan bama-baman Boko Haram sun tashi da wasu manyan motoci a hanyar Maiduguri zuwa Damboa a Jihar Borno.