Labarai

Labarai

An kashe malamai 10, an sace 50 a wata 10 a Kaduna

’Yan bindiga sun kashe malaman makaranta 10 sun kuma sace wasu 50 a cikin wata 10 a Jihar Kaduna.

Buhari ya karrama dan sandan da ya ki karbar cin hancin dala dubu 200 a Kano

An bukaci hadin kan jama’a domin ganin an dakile ayyukan cin hanci a tsakanin al’ummar Najeriya.

ASUU na da hannu a rashawar da ake samu a bangaren ilimi —Buhari

Buhari ya bayyana damuwa kan abinda ya kira cin hancin da ya mamaye kudaden shigar da jami’oi ke tarawa.

Gwamnan Oyo ya ba masallatan Hausawa gudunmuwar motoci

Mika kan da mutanenmu suka yi cikin wannan gwamnati ne ya kai ga samun wannan gudunmawar motoci.

‘Rashin hukunta sojojin da suka kashe Sheikh Aisami na damun mu’

Su yi wa Allah su rika sanar da mu a duk lokacin da za a yi zaman kotu.