Sunayen da ake yadawa na wadanda za a karrama na bogi ne – Gwamnati
Gwamnatin tarayya ta ce jerin sunayen wadanda za ta ba lambar girmamawa ta kasa da ake ta yadawa a kafofin yada labarai na bogi ne.
Labarai
Gwamnatin tarayya ta ce jerin sunayen wadanda za ta ba lambar girmamawa ta kasa da ake ta yadawa a kafofin yada labarai na bogi ne.
“A wasu jihohin, malaman firamare na bin gwamnatin jihar bashin albashi na wata 18,” in ji Ike-Ene.
A ranar Talata Hukumar Kula da Aikin Dan Sanda (PSC) ta kori mayan jami’an ’yan sanda bakwai daga aiki tare da rage wa wasu 1o matsayi saboda ai
Gwamnan Legas, Babajide Sanwo-Olu, ya yi yi wa ma’aikatan jihar karin albashi ya zama wajibi saboda yanayin tsadar rayuwar.
Mai jegon ’ya ce ga babbar ’yar Buhari ta biyu, Fatima.