Labarai

Labarai

Ambaliya ta kashe mutum 37 a Adamawa

Mutum 171,000 sun rasa muhallansu sakamakon ambaliyar ruwan sama a Jihar Adamawa.

Abokin mahaifi ya yi wa ’yar shekara 13 fyade a Nasarawa

Mutumin ya yi lalata da ita ne bayan ya kira da zummar zai aike ta.

An kama ’yan kasar waje masu safarar A Kurkura

NDLEA a kama nakasasshe da curin tabar wiwi mai nauin kilgoram 104

Najeriya @62: Jawabin Buhari ga ’yan Najeriya a takaice

Buhari ya tabo batutuwa da dama musamman irin nasarorin da gwamnatinsa ta samu kawo yanzu.

Mutum 2 sun rasu, 4 sun jikkata a hatsarin mota a hanyar Legas

Hatsarin mota ya yi ajalin mutum biyu, wasu hudu sun jikkata a Babbar Hanyar Legas zuwa Abekuta a ranar Asabar.