Labarai

Labarai

2023: Babbar hanyar yakin neman zabe ita ce gyara gadojin da suka karairaye – Sheikh Jingir

Ya kuma yi kira ga ‘yan siyasa da su yi kamfen ba cin mutuncin juna

Dokar haramta daukar makami na nan daram —Garba Shehu

Babu wata jiha a fadin Najeriya da Gwamnatin Tarayya ta bai wa izinin samar wa kungiyar tsaronta makami, a cewar Fadar Shugaban Kasa.

Masu sharar titi sun samu karramawa da kyaututtuka daga Gwamnatin Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta karrama wasu masu aikin sharar titi bakwai a matsayin ma’aikatan da suka fi hazaka a watan Agusta, 2022.

Kotu ta tsare magidanci saboda garkuwa da tsohuwar matarsa

Wanda ake tuhama ya musanta aikata laifin da ake zarginsa da aikatawa.

A matsa wa ’yan kwangila su kammala aikin hanyar Abuja zuwa Kaduna —Majalisa

An bukaci a gaggauta kammala aikin hanyar nan da kankanin lokaci.