Labarai

Labarai

Dokar Haraji: Gwamnati ta kare shirin aiwatarwa a watan Janairu

Oyedele ya yi gargadi cewa jinkirta aiwatar da sauye-sauyen zai iya ƙara tsadar kayan masarufi da ayyuka

’Yan bindiga sun kashe mutum 4 sun sace 10 a Zamfara

“An kira salla a masallatai domin sanar da jama’a su fito da makamai su kare kansu, kuma jama’a sun amsa kiran.”

Jagoran ’yan bindiga a Taraba da Benue ya shiga hannun sojoji

Sojojin sun kama wani fitaccen shugaban ’yan bindiga da ya daɗe yana addabar al’ummomi da matafiya a kan hanyar Binuwai zuwa Taraba.

NNPP ta sake zaɓen Ajuji Ahmed a matsayin shugaban Jam’iyya na ƙasa

Jam’iyyar NNPP ta sake zaɓen shugabanta na ƙasa, Ajuji Ahmed, tare da sauran mambobin Kwamitin Gudanarwa na Ƙasa

Kirsimeti: Ba za mu lamunci karin kuɗin mota na zalunci ba —FCCPC

Hukumar Kare Gasa da Masu Amfani da Kaya ta Ƙasa (FCCPC) ta gargaɗi direbobi da kamfanonin sufuri cewa za ta hukunta duk wani karin kuɗi na zalunci ko