Labarai

Labarai

Kotu ta yi watsi da karar hana Tinubu da Obi takara

Jam’iyyar PDP ta yi zargin cewa, APC da LP sun saba wa Sashe na 142 na Kundin Tsarin Mulkin Najeriya.

An kama motoci makare da makaman da za a kai Katsina a Legas

Motocin na kan hanyarsu ce ta zuwa Katsina lokacin da aka kama su

Peter Obi ya kai wa Sarkin Kano ziyara

Ya kuma ziyarci Sarkin Gaya, Aliyu Ibrahim.

A rika tura mata karatu zuwa Saudiyya —Sarkin Musulmi

Bai dace a yi wasa da gudunmawar da mata za su bayar a al’umma ba.

Ruftawar gini ta kashe mutum 4 a Legas

A yanzu dai adadin mutanen da muka ceto a raye sun kai uku.