Labarai

Labarai

An Mika ’Yan Matan Chibok 18 Da Aka Sace Ga Iyalansu

Zulum ya bai wa ’yan matan tallafin kayan abinci da tsabar kudi Naira miliyan 1.4

An kama masu haramtacciyar Kwalejin kimiyyar lafiya a Neja

’Yan Sanda sun kamo wasu mutane biyu da ake zargi da bude haramtacciyar Kwalejin Kimiyyar Lafiya a Karamar Hukumar Bosso ta Jihar Neja.

Ambaliya ta tafi da gawa 500 daga makabarta a Neja

Ambaliyar ruwa ta yi awon gaba da gawa akalla 500 daga makabarta a garin Mariga da ke Jihar Neja.

An banka wa barayin waya wuta a Delta

Barayi biyu aka kama kuma nan taka aka banka musu wuta.

Magidanci ya rataye matarsa a Delta

Ba a kai ga gano dalilin magidancin na kashe matar tasa ba.