Labarai

Labarai

Kungiyar Wasan Ƙwallon Dawakin Katsina ta zaɓi sabbin shugabanni

Ƙungiyar Wasan Ƙwallon Dawaki ta ta zaɓi sabbin shugabanninta a Jihar Katsina.

Majalisa ta kara yawan kuɗin yaƙin neman zaɓen ’yan takarar shugabancin kasa zuwa N10bn

Majalisar Wakilai ta amince da ƙara yawan kuɗin yaƙin neman zaɓe da ’yan takarar shugaban ƙasa za su kashe daga Naira biliyan biyar zuwa biliyan 10.

Tsohon Sanatan Delta, Peter Nwaoboshi, ya rasu

Tsohon Sanatan ya rasu bayan fama da rashin lafiya.

’Yan bindiga sun sace uwa da ‘ya’yanta 3 da wasu

Lamarin dai ya afku ne da sanyin safiyar Juma’a inda sama da mutane 40 ɗauke da makamai suka kutsa cikin unguwar.

Sojoji sun ceto Kansila da malami da aka sace a Borno

Sojojin rundunar 27 Task Force Brigade tare da haɗin gwiwar rundunar 135 Special Forces Battalion da kuma ‘yan ƙungiyar Sibiliyan JTF ne suka ce