Labarai

Labarai

Mutum 3 sun mutu a hatsarin mota a Gombe

Muna ci gaba tattara bayanai domin gano musabbabin aukuwar hatsarin.

Malama ta gurfanar da mijinta saboda rashin cin abinci

Ya sa ’ya’yan da muka haifa sun dora mata karan-tsana.

An kama matar da ta sheka wa matashi tafasasshen ruwa a Kano

Matashin ne ya yi yunkurin sheka min ruwan zafi a lokacin da muka soma kokawa.

Masarautar Jama’a ta tube rawanin Sarkin Yaki da Sarkin Fada

Majalisar Masarautar Jama’a da ke Karamar Hukumar Jama’a ta Jihar Kaduna ta tube rawanin Sarkin Fadan Jama’a, Alhaji Abdullahi Zubai

Lalong na so a kafa cibiyar bincike kan dankalin Turawa a Filato

Gwamnan ya ce jihar ce ke noma kaso 90 na dankalin da ake ci a Najeriya