Labarai

Labarai

An kashe ’yan bindiga suna tsaka da rabon kudin fansa

An kashe wasu masu garkuwa da mutane a yayin da suke tsaka da rabon kudin fansa a maboyarsu a cikin daji.

Kotun Jigawa ta yanke wa masu fyade 4 hukuncin daurin rai da rai

Kotun ta same su dai laifukan da aka zarge su da aikatawa

Kansilan Kaduna ya nada mashawarta 32 

Ya ce zai fara biyansu da zarar ya rantsar da su

Gwamnatin Kano ta magantu kan zargin sayar da kotunan shari’ar Musulunci

Gwamnatin ta ce zarge-zargen sam ba su da tushe

Ganduje zai kafa hukumar kula da magungunan gargajiya a Kano

Gwamnatin jihar Kano na shirye-shiryen samar da hukumar da za ta rika kula da masu magungunan gargajiya a jihar. Hakan na kunshe ne cikin wata sanarwa