Labarai

Labarai

Mutum 3 sun nitse a hatsarin kwalekwale a Taraba

Galibin mutanen da lamarin ya shafa ’yan kasuwa ne

Dukkan alamu sun nuna PDP za ta lashe Legas a 2023 — Atiku

Ya ce PDP ba ta taba gangami a Legas irin wannan ba

‘Sau 3 ina yunkurin kashe mahaifina saboda na ci gado’

Har na mallaki bindigar, sai na je wani wuri ina gwada koyon harbi a iska, sai kwatsam ’yan sanda suka kama ni.

Rashin tsaro ya rage mana kudin shiga daga man fetur – Buhari

Ya bayyana hakam ne a Jihar Imo

Sojojin Nijar sun kashe ’yan Boko Haram da dama, sun kama wasu da ransu

Sojojin sun kuma kwato wasu mutanen da aka sace