Labarai

Labarai

NDLEA ta kama kilogiram 150 na ‘kwayar da ke haukatar da mutane’ a Gombe

NDLEA ta ce wannan shi ne kamu mafi girma a tarihin jihar

Gini ya nutse da mutum 9 a Legas

A halin da ake ciki dai masu ruwa da tsaki sun shiga aikin ceto.

Wata mata ta kashe kanta saboda nauyin bashi

Mutanen da ta karbi bashin a hannunsu ne suka yi mata matsin lambar biyansu kudinsu.

Sun yi garkuwa da jariri, suna dukan mai jego don a ba su N50m

’Yan bindiga sun yi garkuwa da jaririya sabon haihuwa tare da tsare mahaifiyarta mai danyen jego suna dukan ta domin a ba su kudin fansa

An bude filin jirgin sama na Malam Aminu Kano

Ma’aikatan sufurin jiragen sama sun rufe harkoki a Filin Jirgin Sama na Malam Aminu Kano.