Labarai

Labarai

Umar Chuso ya zama sabon kwamishinan ’yan sandan Gombe

Rundunar ta ƙudiri aniyar ci gaba da kare rayuka da duniyoyin al’ummar jihar.

’Yan sanda sun kashe masu laifi 9 da rasa jami’ai 6 a Abuja

Kwamishinan ‘yan sanda na Babban Birnin Tarayya Abuja, Miller Dantawaye ne ya bayyana hakan a ranar Juma’a

Ɗan sandan da ake zargi da kai wa ’yan ta’adda makamai a Neja ya kashe kansa

Wani jami’in ɗan sanda mai muƙamin DSP, Isah Abdullahi, ya kashe kansa bayan an zarge shi da hannu wajen kai makamai ga ’yan ta’adda a jihar Nej

An sace Mataimakin Shugaban Ƙaramar Hukuma da Kansiloli 2 a Borno

Ɗaya daga cikin kansilolin da aka sace shi ma tsohon mataimakin shugaban Ƙaramar hukumar Biu ne,” in ji majiyar.

’Yan sanda sun haramta amfani da ‘knockout’ a Kaduna

Rundunar ’Yan Sandan Jihar Kaduna ta sanar da haramta amfani da knockouts da kayan wasan wuta a duk fadin jihar, sakamakon ƙalubalen tsaro