Labarai

Labarai

Na fi Buhari kaunar Najeriya —Sheikh Gumi

An soma kira ana kira na da sunaye iri-iri ana alakanta ni da ta’addanci.

Tsare Tukur Mamu ta’addanci ne —Gumi

DSS dai ta yi ikrarin cewa akwai karin tambayoyi da Tukur Mamun zai amsa.

Yajin Aiki: Ma’aikacin Jami’a ya kashe kansa saboda kuncin rayuwa

Ma’aikacin ya shiga matsalar rashin kudi a bayan nan.

An yi holen masu laifi 331 a Kano

Rundunar ’yan sandan Jihar Kano ta yi holen wasu mutum 331 da ta kama kan zargin aikata miyagun laifuka a cikin wata daya. Kwamishinan ’yan sandan jih

ASUU: Jami’ar Filato ta dakatar da albashin masu yajin aiki

Jami’ar Jihar Filato, ta ce ba za ta kara biyan malaman jami’ar da suke yajin aiki albashinsu ba