Labarai

Labarai

Boko Haram ta kashe rabin malaman makarantun Arewa maso Gabas —NEDC

Babban Daraktan Hukumar Raya Yankin Arewa Maso Gabashin Najeriya (NEDC) Muhammad Alkali ya ce kungiyar Boko Haram ta kashe fiye da kashi 50 cikin 100

Ku nemi tallafin mawadata da kungiyoyi —Gwamnati ga jami’o’i

Adamu Adamu ya ce sharadin nada shugaban jami’a daga yankin da ya fito ya lalata ingancin ilimi a Najeriya

Anambra ce ta 5 wajen yada cutar AIDS a Najeriya

Hukumar Yaki Da Yaduwar Cutar AIDS ta  (ANASACA) ta Jihar Anambra, ta ce jihar ce ta biyar wajen yawan masu yada cutar a Najeriya. Babban Daraktan (AN

Ana zargin sa da yi wa mai shekara 16 fyade a makabarta a Gombe

Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe sun gabatar da kama wani mutum da ake zargi da yi wa wata yarinya mai shekara 16 fyade a makabarta a karamar hu

Za a kashe N1.2bn don gina manyan makarantu 18 a Arewa maso Gabas

Za a gina su ne a jihohi shida na yankin