Labarai

Labarai

An sako mutum 43 da ’yan bindiga suka sace a masallacin Juma’a a Zamfara

’Yan bindiga sun sako mutum 43 da suka sace daga wani masallacin Juma’a a Jihar Zamfara

Najeriya ta haramta sayar da tikitin jirgin sama da Dala

Za a sanya takunkumi ga kamfanonin jiragen sama da ke kin sayar da tikitinsu a kudin Najeriya.

Malamin da ya ki karbar aiki a Dubai don kishin Najeriya ya koka kan yajin aikin ASUU

Wani malami a Jami’ar Bayero ta Kano (BUK) Mohammed Shu’aibu Atabo, ya koka kan yajin aikin kungiyar malaman jami’ai (ASUU) da ya ki

An yi garkuwa da Shugaban Karamar Hukuma a Filato

An yi garkuwa da Shugaban Karamar Hukumar Kanke da ke Jihar Filato, Honorabul Henry Gotip.

Gwamnan Kebbi ya sallami mukarrabansa daga aiki

Rusa Majalisar Zartarwar Jihar Kebbi ta fara aiki nan take