Labarai

Labarai

Kwamishinan Legas ya ajiye mukaminsa saboda yawan rushewar gine-gine

Ajiye mukamin nasa na da nasaba da rushewar gine

Aikin farfado da Arewa maso Gabas zai lakume N31trn —NEDC

An kiyasta kashe kudin aiwatar da aikin kan kimanin dala biliyan 80.

Munayah Yusuf Hassan: ’Yar Kano ta zama lauyar manyan kotunan Birtaniya

Munayah ta kammala karatunta a Jami’ar Bayero da ke Kano.

An dakatar da ’yar tseren Najeriya saboda amfani da haramtattun kwayoyi

Nwokocha ta lashe lambar zinare a tseren da ta doke abokan karawarta na Ingila da Jamaica. 

Matashi ya nutse a ruwa yayin ceto saniya a Jigawa

Wani matashi mai kimanin shekaru 18 ya nutse a ruwa a kokarin ceto wata saniyarsa a Karamar Hukumar Buji ta Jihar Jigawa. Mai magana da yawun rundunar