Labarai

Labarai

Sanata Lawal da Gwamna Buni sun bude sabuwar Kasuwar Gashua

Mutanen Gashua za su kasance masu godiya a gare ku.

An fara jigilar fasinjoji a jirgin kasa a garin Bauchi

Jirgin zai rika sintiri ne daga Bauchi zuwa Gombe

’Yan bindiga sun sace mutane 13 a Katsina

Daga cikin wadanda ’yan bindigar suka sace har da wasu mata biyu masu juna biyu.

Yadda Boko Haram Ta Yi Wa Masunta Kisan Gilla A Tafkin Chadi

Mayakan Boko Haram sun sun yi awon gaba da wasu masunta tare da kashe wasu a yankin Tafkin Chadi na jamhuriyar Nijar

Ana fakewa da barace-barace wajen aikata miyagun laifuka —Hisbah

Wasu na basaja da barace-barace wajen aikata munanan dabi’u kamar karuwanci da sace-sacen waya.