Labarai

Labarai

EFCC ta cafke Kakakin Majalisar Ogun a filin jirgin saman Legas

Ana dai zarginsa ne da karkatar da kudaden majalisar

Kamfanin jiragen Emirates zai ci gaba da aiki a Najeriya

Ya janye dakatar da harkokinsa a Najeriya kan rikicin kudi

Matashi ya nutse a kududdufi yana tsaka da wanke babur

Wani matashi mai shekaru 25, Ammar Ibrahim, ya nutse a kududdufi yayin da yake wanke babur dinsa na A Daidaita Sahu a kauyen Tattarawa da ke Karamar H

Matan Kannywood sun ziyarci Shugaban Hisbah a Kano

Shugaban Hisbah ya karbi bakuncin Kungiyar AKAFA wadda Rashida Abdullahi Mai Sa’a ke jagoranta

Yajin aiki: ASUU ta caccaki dalibai kan juya mata baya

Shugaban ASUU yi wa Kungiyar Daliban Najeriya (NANS) tatas kan sukar yajin aikin malaman jami’a