Labarai

Labarai

Bayan umarnin Buhari, sojoji na samun nasara kan ’yan ta’adda

Ministan Yada Labarai da Raya Al’adu, Lai muhammad, ya ce umarnin da Shugaban Kasa  Muhammadu Buhari ya bawa sojoji na farautowa, da yi wa ’yan

Rushewar gini Kano: Wutar lantarki ta kashe mai aikin ceto

Mutum biyu sun rasu, an ceto wasu a raye bayan rushewar bene a Kasuwar ’Yan Wayoyi da ke Beirut Road a Kano

Yadda masallatai da jami’an gwamnati ke harkar satar mai —NNPC

NNPC ya bankado yadda wuraren ibada da jami’an gwamnati ke da hannu a satar mai

Ana amfani da wuraren ibada wajen satar danyen mai —NNPC

An gano haramtattun rumbunan adana danyen man 344 a yankin Neja Delta.

Mutum 7 sun mutu bayan cin abinci mai guba a Sakkwato

Mutanen kauyen sun wayi gari cikin alhini da kuma jimamin wannan lamari da ya faru.