Labarai

Labarai

Ambaliyar ruwa ta yi ajalin fiye da mutum 50 a Jigawa

Mutum sama da 2,051 ambaliyar ta daidaita a birnin Dutse.

Bayan ‘tuban’ Bello Turji, ’yan bindigar Zamfara sun fara komawa dajin Birnin Gwari

Dajin dai ya hada kan iyakokin jihohin Zamfara da Katsina da Kaduna

Zulum ya mayar da yara 7,000 da Boko Haram ta raba da muhallansu makaranta

Wannan dai shi ne karo na uku da Gwamnan yake mayar da yaran jihar makaranta

An tsinci gawar daliban jami’ar Kwara 2 tsirara a daki

An tsinci gawarsu ne lokacin da ake tsaka da jarrabawa

Ba lallai mu kara zaman tattaunawa da Gwamnatin Buhari ba – ASUU

ASUU ta ce watakila ta kyale batun tattaunawa sai Buhari ya sauka