Labarai

Labarai

Najeriya ta samu gibin tiriliyan 30 a kuɗin shigar da ta yi hasashen samu a 2025 – Minista

Ministan Kuɗi Wale Edun, ya bayyana a ranar Talata cewa Gwamnatin Tarayya ta yi asarar kuɗaɗen shiga mai yawa a shekarar kuɗi ta 2025.

’Yan bindiga sun yi garkuwa da Fulani a Kogi

An ce mutane da dama ne aka tafi da su zuwa maboyar miyagun da ke cikin dazukan yankin.

Zargin Dangote: Za mu binciki Shugaban NMDPRA — ICPC

Hukumar ICPC ta ce za ta fara bincike nan take kan zargin rashawa da ake yi wa Shugaban Hukumar NMDPRA, Farouk Ahmed

Zazzabin Lassa ta kashe mutum 1, wasu 11 na jinya a Gombe

“An kula da marasa lafiyar a Gombe, amma asalin zazzabin daga Taraba ya fito. An mayar da lambar EPID zuwa Jihar Taraba,” in ji shi.

Ganduje ya janye shirin kafa ‘sabuwar Hisbah’ a Kano

Tsohon Gwamnan Kano, Abdullahi Ganduje, ya dakatar da shirinsa na kafa rundunar Hisbah mai zaman kanta a jihar.