Labarai

Labarai

Manyan ayyukan Buhari sun nuna inda basukan da yake ciyowa ke tafiya — Fashola

Ya ce za su kammala dukkan ayyukan da suka fara nan da 2023

An bankado ma’aikatan bogi 268 a Babbar Kotun Kogi

Ma’aikatar Shari’a ta Jihar Kogi ta ce ta bankado ma’aikatan bogi 268 da ke karbar albashi a matsayin ma’aikatan Babbar Kotun jihar. Shugaban Kwamitin

Mun ragargaza babura 3,200 da muka kwace daga ’yan acaba a Abuja — VIO

“VIO kan sami izinin kotu kafin ta lalata baburan”

Sojoji sun kashe ’yan Boko Haram 6 a kasuwar ’yan ta’adda

Wani kwarrare a harkar tsaro a yankin Tafkin Chadi, Zagazola Makama, ya shaida wa wakilinmu cewa, ana tsaka da hada-hada ne a kasuwar sojojin suka dir

A gaggauta hukunta wadanda suka kashe Goni Aisami —NSCIA

Majalisar ta bukaci hukumar soji da ta shari’a da su yi biciken kwakwaf don hukunta wadanda aka kama da laifin kisan Sheikh Goni Aisami